AN ƘARA MAKO ƊAYA !
Dandalin Matasan Harkar Musulunci Karkashin Jagorancin Sayyid Zakzaky (H), Na Amm

Dandalin Matasan Harkar Musulunci Æ™arÆ™ashin jagorancin Shaikh Ibraheem Zakzaky na Æ™asa Baki É—aya suna sanar da dukkan Matasan Harkar Musulunci gagarumin taron Æ™arawa juna sani Wato Mu'utamar da suke yi duk bayan watanni 6 ya kuma dawowa. 

A wannan karon, na 30 taron yazo da sabbin Tsare-tsare da abubuwa masu muhimmanci da suka haÉ—a da Muhimman gasa, wasanni, gasar karatun Alkur'ani da sauransu. Ƙayatattun kyautuka, uwa-uba gwala-gwalan Jawabai kan Muhimman Maudu'ai daga Manyan Mallamai na musamman da zaku tarar a wajan!

TAKEN TARON: "Gina Shaksiyyar Matashi ÆŠan Gwagwarmaya Da Kusanto Da Ƴa'Æ´an Æ´an'uwa zuwa ga Harkar Musulunci."

KuÉ—in Rijista
Maza 1,500
Mata 1,200

Taron Zai Kasance Kamar Haka

Ranar: Juma'a 04/02/2022 zuwa Lahadi 06/02/2022 Dai-dai da 03/Rajab/1443H Zuwa 05/Rajab/1443H
GARI: Ku TuntuÉ“i Wakilan Yankunan Ku. 

Dan neman karin bayani a tuntubi wadannan lambobin
09019191956
08037170338
07035459083
09074069520

Sanarwa Daga Kwamitin Media Na Dandalin Matasan Harkar Musulunci.