AMADADIN KADUNA PRESS
muna mika sakon ta,aziya ga yan uwa da abokan arziki.
Musaman jagora sayyid zakzaky h .
Na rashin uba kuma abun koyi ga garemu marubuta wato mal Abubakar umar ciroma
Muna rokon Allah ya amsheshi a matsayin
Shahidi muna rokon Allah yabamu hakurin wanan rashi yasashi cikin shuhadan Karbala.
Amadadin Kaduna press members
0 Comments